Kamfanin dillancin labarai na Xinhua, Geneva, 6 ga Afrilu (Mai rahoto Liu Qu) Hukumar lafiya ta duniya ta fitar da sanarwar manema labarai a ranar 6 ga wata, inda ta ce, a daidai lokacin da ake bikin ranar kiwon lafiya ta duniya a ranar 7 ga watan Afrilu, ta yi kira ga dukkan kasashen duniya da su dauki matakin gaggawa don dakile cutar. ..
Kara karantawa